Tehran (IQNA) babbar cibiyar fatawa ta kasar Masar ta kirayi musulmi da su fito su raya ranakun murnar Maulidin manzon Allah (SAW).
Lambar Labari: 3486413 Ranar Watsawa : 2021/10/11
Tehran (IQNA) masallacin Ahmad Al-fuli na daga cikin masallatai na tarihi a kasar Masar da ke jan hankula masu yawon bude ido a kasar.
Lambar Labari: 3485837 Ranar Watsawa : 2021/04/22
Tehran (IQNA) manyan malaman addini a Mauritania su 200 ne suka fitar da fatawar haramta hulda da Isra’ila a matsayin mahangar addinin musulunci.
Lambar Labari: 3485611 Ranar Watsawa : 2021/02/01